DCL Hausa Radio
Kaitsaye

“Ka binciki mukarraban gwamnatin ka da ake zargi da wawure Naira tiriliyan 25” – Jam’iyyar PDP ta ƙalubalanci Shugaba Tinubu

-

Jam’iyyar PDP mai adawa a Nijeriya ta yi kira ga shugaban kasar Bola Ahmad Tinubu da ya yi bincike tare da ƙwato sama da Naira tiriliyan 25 da ake zargi mukarraban gwamnatin APC sun sace.
Wannan na kunshe ne a cikin sakon barka da sabuwar shekara da sakataren yaɗa labarai na jam’iyyar PDP, Debo Ologuagba ya fitar.
Jam’iyyar ta bukaci Shugaba Tinubu da ya magance matsalolin tsaro da hauhawar farashin kayan abinci domin rage wahalhalun da ‘yan Nijeriya ke fuskanta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara