Gwamnatin Tinubu ta himmatu wajen kyautata rayuwar ‘yan Nijeriya – Sakataren gwamnatin tarayya Geoge Akume

-

 

Geoge Akume

Sakataren gwamnatin tarayya, George Akume, ya bayyana aniyar shugaba Bola Tinubu na ciyar da ‘yan kasar ribar dimukradiyya ta hanyar kyautata rayuwar su.

Akume ya bayyana hakan ne a ranar Larabar a wajen taron da aka gudanar don karrama babban daraktan Kula da Gidaje ta Tarayya, Mathias Byuan, a Jihar Binuwai.

Akume, yayin da yake kaddamar da ayyukan tituna da gwamnatin tarayya ta fara aiwatarwa a fadin jihar, titin Makurdi/Mile, ya umurci matasa da su rika neman a ba su hakkinsu na tafiyar da harkokin siyasa ba kawai su zauna su yi shiru ba,su zamo masu jajircewa a koda yaushe.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara