HomeUncategorizedAna zargin wata amarya da saka guba cikin abincin buki har ya...

Ana zargin wata amarya da saka guba cikin abincin buki har ya yi ajalin mutum guda tare da kwantar da ango a Asibiti

-

 

Amarya da Ango

Lamarin ya faru ne a karamar hukumar Jahun da ke jihar Jigawa.

Wasu shaidun gani da ido sun shaida wa jaridar PUNCH cewa,ana zargin wani dan kasuwa ne ya sa amaryar ta aikata hakan.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar, Shi’isu Adam, ya tabbatar da faruwar lamarin, ya kuma ce ana ci gaba gudanar da bincike akai.

A cewar sa ‘yan sanda sun kama wasu mutane biyu da ake zargi da laifin sanya guba a cikin abincin, wadanda ake zargin su biyun amaryar ce da wata mace, ya kara da cewa suna tsare kuma ana yi musu tambayoyi daga sashin binciken manyan laifuka na rundunar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img