DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri ya amince da nadin sabbin sarakuna 7 a jihar

-

Gwamnan jihar Adamawa Ahmadu Fintiri

A wata cikin wata sanarwa da sakataren yada labaran gwamnan Humwashi Wonosikou,ya rabawa manema labarai ta bayyana sunayen sabbin sarakunan da suka hada da HRH Alhaji Sani Ahmadu Ribadu, Sarkin Fufore HRH Barista Alheri B. Nyako, Tol Huba da HRH Prof.  Bulus Luka Gadiga.

Sauran sun hada da HRH Dr Ali Danburam, Ptil Madagali,  HRH Aggrey Ali, Kumu of Gombi,  HRH Ahmadu Saibaru, Emir of Maiha, and HRH John Dio, Gubo Yungur.

Sanarwar ta ce gwamnan ya taya sabbin sarakunan murna, inda ya jaddada cewa zaben nasu ya yi ne bisa cancanta da kuma farin jinin da suke da shi a tsakanin jama’a.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara