DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rikicin manoma da makiyaya ya yi ajalin mutum 9 a Jigawa

-

Rundunar ‘yansandan jihar Jigawa ta ce mutum 9 ne suka rasa rayukansu biyo bayan wani rikici da ya barke tsakanin Fulani da Makiyaya a yankin Gululu, na karamar hukumar Miga.
Tuni da aka dauko gawarwakin mutanen 9 da suka mutu a yayin fadan da ya tsallaka har zuwa yankin karamar hukumar Jahun.
Jami’an tsaro sun ce rikicin ya tashi ne saboda zargin da wasu manoma ke yi cewa makwabtansu makiyaya sun yi musu sata a shago.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara