DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dillalan man fetur sun bukaci gwamnatin Nijeriya ta miƙa matatun mai ga kamfanoni masu zaman kansu

-

Dillalan mai karkashin kungiyar ‘yan kasuwa ta PETROAN sun bukaci gwamnatin tarayya da ta miƙa matatun mai na Nijeriya ga kamfanoni masu zaman kansu domin samar da gogayya ta yadda bangaren mai zai ci gaba.
Kungiyoyin na son gwamnatin ta fara da matattun mai na Warri da Kaduna masu tace ganga 125,000 a kowace rana.
Dillalan man sun kuma yi kira ga gwamnati da ta karfafa amfani da iskar gas ta CNG da kuma magance safarar fetur da ake yi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara