DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Rundunar sojin saman Nijeriya ta karbi wasu jiragen yaki 12 domin ci gaba da luguden wuta ga ‘yan ta’adda

-

 

Rundunar sojin saman Nijeriya ta ce ta karbi wasu jiragen yaki 12 da za su taimaka mata wajen yaki da matsalar tsaro.

Babban hafsan sojin sama Air Marshal Hassan Abubakar, ne ya sanar da hakan a Abuja lokacin ganawa da tsoffin sojoji a jihar Kaduna.

Hassan Abubakar ya ce rundunar ta dukufa wajen yaki da matsalar ‘yan ta’adda kuma zuwa kowane lokaci za su sake karbar wasu jiragen 10 daga kasar Italy.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara