HomeUncategorizedWata sabuwar annoba ta barke a kasar China

Wata sabuwar annoba ta barke a kasar China

-

Gwamnatin Nijeriya ta tsaurara matakan kariya da shirin killace fasinjojin da ke shigowa daga Æ™asar China bayan barkewar wata sabuwar annoba da ake yi a halin yanzu a kasar 

Rahotanni daga kasar sun nuna cewa annobar ta haifar da cunkoson jama’a a asibitoci domin samun maimakon gaggawa.
A cewar hukumomi a kasar sun ce an samu karuwar masu dauke da cutar wacce aka yi ma laƙabi da HMPV, musamman a tsakanin yara ‘yan kasa da shekaru 14 a sassan arewacin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img