HomeUncategorizedGwamnan Kano ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta rage kudin aikin...

Gwamnan Kano ya yi kira ga gwamnatin tarayya ta rage kudin aikin Hajjin 2025

-

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya roki gwamnatin Nijeriya da ta duba yiwuwar rage kudin aikin hajjin shekarar 2025, saboda matsalolin tattalin arziki da ‘yan kasar ke fuskanta.

Gwamnan ya yi wannan roko ne a hukumar jin dadin alhazai a jihar, a wani shiri na mayar da Naira miliyan 375 ga alhazan da suka yi aikin Hajjin shekarar 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img