HomeLabaraiNijeriya ta samu lamunin cin bashin dala miliyan $254.76m daga bankin ƙasar...

Nijeriya ta samu lamunin cin bashin dala miliyan $254.76m daga bankin ƙasar Sin domin kammala layin dogo na Kano-Kaduna

-

Bankin ci gaban ƙasar China ya sanar da bai wa Nijeriya bashin dala miliyan $254.76m domin kammala aikin layin dogo da ya tashi daga Kano zuwa Kaduna.
A cewar wani bayani da bankin ya fitar a ranar Talata, kudaden wata alama ce ta irin kyakkyawar alaƙa da ke tsakanin Nijeriya da China.
A shekarar da ta gabata ne Shugaba Tinubu ya bayar da tabbacin zai kammala aikin layin dogon Ibadan-Abuja-Kaduna-Kano kuma gwamnati na sa ran kammala na Kaduna zuwa Kano a karshen shekarar 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img