HomeUncategorizedAna ci gaba da musayar kalamai tsakanin Peter Obi da shugaban jam'iyyar...

Ana ci gaba da musayar kalamai tsakanin Peter Obi da shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje

-

 

Ganduje/Peter Obi

Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar Labour Party a zaben 2023 da ya wuce Peter Obi ya ce kalaman da mai magana da yawun jam’iyyar APC Felix Morka ya yi a baya bayan nan ya saka shi shida iyalin sa cikin hadari.

Sai dai a bagare daya shugaban shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana kalaman na Obi, a matsayin neman bata suna.

A cikin wata sanarwa da Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sanya wa hannu, ya bayyana batun a matsayin abin takaici da bisa ikirarin da Peter Obi ya yi cewa ana yimasa barazana shi da iyalinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img