Kasar China ta yi alkawarin bayar da tallafin Yuan biliyan daya ga kasashen Afirka don tunkarar kalubalen tsaro

-

 

Ministan harkokin wajen kasar China Wang Yi/Shugaba Tinubu

Ministan harkokin wajen kasar China Wang Yi ne ya bayyana hakan ga manema labarai bayan tattaunawa da Shugaban Nijeriya Bola Tinubu a fadar sa dake Abuja.

Ya ce ta hanyar hadin kai da taimakon juna ga kasashen duniya ne za a iya kawo karshen kalubalen tsaro.

A cewar sa kasar China na son yin aiki tare da kasashen Afirka wajen aiwatar da shirin samar da tsaro da zaman lafiya a duniya,inda ya ce kasar tasu a shirye take ta bayar da gudun mawa wajen inganta tsaro a nahiyar Afirika.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara