West Ham United ta sallami mai horar da kungiyar Julen Lopetegui bayan watanni shida yana jan ragamar kungiyar

-

Lopetegui

An nada tsohon kocin Lopetegui mai shekaru 58 a watan Mayun shekarar 2024 bayan tafiyar David Moyes amma a hukumance ya karbi ragamar aiki a ranar 1 ga Yuli.

Kungiyar ta ci wasanni shida na gasar Premier ta kasar Ingila a lokacin da yake jagorantar ta.Cin da Manchester City ta yiwa Westham United 4-1 shi ne rashin nasara na tara a wasanni 20 na gasar kuma ya bar kulob din a matsayi na 14 a gasar Firimiyar kasar Ingila.

West Ham United tana tattauna da tsohon kocin Chelsea da Brighton “Potter” game da kulla sabuwar yarjejeniya da shi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara