DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta amince da kamfanonin jirage 4 su yi jigilar maniyyata hajjin 2025

-

Hukumar jin dadin alhazzai ta Nijeriya ta ce gwamnatin tarayya ta amince da kamfanonin jiragen sama 4 da za su yi aikin jigilar maniyyata hajjin 2025.
Wani bayani daga shugaban hukumar NAHCON Farfesa Abdullahi Usman, ya ce kamfanoni 11 ne suka nemi wannan damar sai dai 4 kawai hukumar ta zaba.
A cewar Farfesa Abdullahi, kamfanonin da aka zaba sun haɗa da Air Peace Ltd., Fly-Nas, da Max Air, da kuma UMZA Aviation Services Ltd.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara