DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar kula da harkokin shari’a a Jigawa ta sallami ma’aikatanta uku bisa rashin ɗa’a

-

 

Hukumar da ke kula da harkokin shari’a a jihar Jigawa ta kuma umurci wasu alkalan kotunan shari’ar Musulunci guda uku da su yi murabus, tare da dakatar da wasu biyu.

Bayanin hakan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da daraktan yada labarai na hukumar Abbas Wangara ya fitar ranar Lahadi.

Ya ce hukuncin ya biyo bayan taron hukumar karo na 178 wanda ya amince da matakin ladabtar da ma’aikatan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara