DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An rage shigo da tataccen mai daga Turai bayan bude matatar man Dangote a Nijeriya – OPEC

-

Kungiyar kasashen dake fitar da arzikin mai ta OPEC , ta ce fara tace man fetur da dangogin sa da matatar mai ta Dangote ta fara ya rage yawan shigo da tataccen mai daga Turai.

Ta cikin rahoton wata -wata na kasuwar mai da dangogin sa da aka wallafa a ranar 15 ga Janairun 2025, kungiyar ta OPEC , ta ce samar da wadataccen man daga matatar ta Dangote ya sa tilas yanzu wasu kamfanonin su nemi kasuwa a wasu guraren.
Haka zalika rahoton ya ce shigowar matatar a kasuwar duniya da sauye -sauyen da ta samar zai kawo gagarumin kalubale ga kasuwar mai ta duniya

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara