Gwamna Zulum ya nada karin masu taimaka masa kan harkokin yada labarai

-

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum, ya amince da nadin Abdurrahman Ahmed Bundi a matsayin babban mai taimaka masa na musamman a fannin jaridu da sadarwa ta zamani (STA).
Kakakin gwamnan, Malam Dauda Iliya ne ya sanar da nadin a Maiduguri babban birnin jihar. 
Abdurrahman Bundi ya kammala karatunsa ne a Jami’ar Maiduguri a shekarar 2011 sannan ya samu digirinsa na biyu a fannin gudanar da watsa labarai daga Jami’ar Middlesex da ke London.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara