HomeUncategorizedZa a kammala titin Kano-Kaduna- Abuja nan da watanni 14, in ji...

Za a kammala titin Kano-Kaduna- Abuja nan da watanni 14, in ji ministan yada labarai Mohammed Idris

-

Ministan yada labarai da wayar da kan al’umma na Najeriya Mohammed Idris Malagi, ya ce za a kammala aikin hanyar Abuja,Kaduna zuwa Kano nan da watanni 14.

Idris ya bayyana hakan ne a lokacin da yake kaddamar aikin sashen farko na hanyar daga Abuja zuwa Kaduna a Alhamis.
Ya yin duba aikin ministan na yada labaran na tare da na ministan aiyyuka Mista David Umahi, da shima ya jaddada cewar aikin zai kammala akan lokaci.
Ministan aiyyuka Umahi ya ce aikin za’a fadada shi da zai dangana da filin jirgin saman kasa da kasa Malam Aminu Kano , dake jihar Kano.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img