HomeLabaraiKudaden FAAC da gwamnatocin Nijeriya ke rabawa sun ragu da biliyan N303...

Kudaden FAAC da gwamnatocin Nijeriya ke rabawa sun ragu da biliyan N303 a watan Disamban 2024

-

Gwamnatin tarayya da jihohi da kuma kananan hukumomin Nijeriya sun raba kudaden shiga da kasar ta samu a watan Disamban 2024 da yawansu ya kai naira tiriliyan 1.424. 
Sai dai idan aka kwatanta da naira tiriliyan N1.727 da aka raba na watan Nuwamba, an samu ragin naira biliyan N303, kusan kashi 17.54 kenan, a cewar jaridar Punch.
Wani bayani da daraktan yada labarai na ofishin Akanta Janar na tarayya Bawa Mokwa ya fitar, ya ce an raba kudaden ne a yayin zaman kwamitin rabon tattalin arzikin kasa FAAC da aka gudanar a Abuja a wannan Jumu’ar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img