Mutune 7 sun riga mu gidan gaskiya, yayin da sama da 80 suka jikkata sanadiyar fashewar motar man fetur da ta fadi a Suleja jihar Neja

-

Akalla mutane 7 ne ake hasashen sun mutu yayinda wasu 80 suka ji munanan raunuka sanadiyar motar dakon mai ta fashe a kan hanyar Maje-Dikko dake karamar hukumar Suleja ta jihar Niger.
Shaidun gani da ido sun shaida wa jaridar Dailynigerian cewa lamarin ya faru ne da sanyin safiyar Asabar lokacin da ake juye mai daga motar zuwa wata.
Jami’an tsaro da na kashe gobara sun hallara a wurin domin kashe gobarar da ta tashi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara