DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya mazauna kasashen waje sun dawo da dala biliyan 90 a gida cikin shekaru 5 – Hukumar NiDCOM

-

Shugabar hukumar ‘yan Nijeriya mazauna kasashen waje NiDCOM, Abike Dabiri-Erewa, tace yan kasar dake zaune a kasashe daban-daban sun kashe kusan naira biliyan 60 a yayin zuwansu Nijeriya a watan Disamban 2024.
Ta bayyana hakan ne a lokacin da ta bayyana a gaban kwamitin hadaka na majalisar tarayya domin kare kasafin kudin hukumar.
Abike Dabiri-Erewa, ta kara da cewa yawan kudaden da ‘yan Nijeriya mazauna kasashen waje suka dawo da su gida sun haura dala biliyan 90 a cikin shekaru 5, lamarin da ke kara taimaka wa wajen bunkasar tattalin arzikin kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara