DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Babu tilascin da muka dora wa kowa kan bayar da shaida a shari’ar badakalar aikin lantarkin Mambila – Fadar Shugaban Nijeriya

-

Fadar shugaban kasa ta musanta rahotannin dake cewa an tilasta wa tsohon shugaban kasa Muhammad Buhari ko wani dan NIjeriya domin ya bayar da shaida a gaban kotun sasanta rikici dake zamanta a birnin Paris na Faransa.
Da yammacin jiya Asabar ne wata jarida ta ruwaito cewa an kai wa Buhari sammaci domin ya bayar da shaida akan rikicin da ake yi na kwangilar aikin wuta na mambila ta dala biliyan 6.
Sai dai a martani na gaggawa, mai magana da yawun Shugaba Tinubu Bayo Onanuga, ya ce wannan ba gaskiya bane, amma bai musanta cewa kotun na sauraren karar ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara