Tsohon shugaban Nijeriya Goodluck ya roki ‘yan Nijeriya su bar gudu suna barin kasar saboda wahala

-

Tsohon shugaban Nijeriya Goodluck Jonathan ya bukacin ‘yan kasar su yi wa kasar fatan fita daga kalubalen da take ciki ba wai guduwa zuwa wasu kasashen ba.
Jonathan wanda ke jawabi a wajen wani taron kaddamar da wurin sarrafa waken soya na kamfanin CSS Group, da ya gudana a karamar hukumar Karu ta jihar Nassarawa.
Tsohon shugaban yace kasashen da ‘yan Nijeriya ke kokarin zuwa mutane ne suka gina su, saboda haka ya jaddada bukatar su hada hannu domin gina kasarsu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara