HomeUncategorizedGwamnatin jihar Sokoto ta gargadi mazauna jihar da su yi taka tsan...

Gwamnatin jihar Sokoto ta gargadi mazauna jihar da su yi taka tsan tsan tare da bayar da rahoton duk wani abu na zargi ga jami’an tsaro

-

 

Gwamnan jihar Sokoto Ahmad Aliyu

A cikin wata sanarwa da mai baiwa gwamnan jihar shawara kan al’amuran tsaro Kanar Ahmed Usman mai ritaya ya fitar, gwamnatin jihar ta bayyana irin nasarorin da sojojin hadin gwiwa ke samu, wanda ya sa ‘yan bindigar suka shiga rudani.

Sanarwar ta bayyana cewa, jami’an tsaro sun lalata yankunan ‘yan ta’adda da dama, da halaka wasunsu da tare da ceto daruruwan mutanen da aka yi garkuwa da su.

Sanarwar ta bukaci mazauna jihar da su yi taka tsan tsan tare da bayar da rahoton duk wani abun zargi a cikin al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img