HomeUncategorizedHukumar NDLEA ta kama wasu mutane 38 da ake zargi da,...

Hukumar NDLEA ta kama wasu mutane 38 da ake zargi da, kwayoyin da kudin su ya kai naira biliyan 134.2 a shekarar 2024.

-

Hukumar hana sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA,  reshen jihar Legas, ta ce ta kama wasu mutane 38 da ake zargi da safarar kwayoyi tare da kwace kilogiram 339,576.91 na kwayoyi a shekarar 2024.

Kwamandan hukumar Mitchell Ofoyeju , ne ya bayyana haka a wani taron manema labarai ranar Alhamis a Legas.

Magungunan da aka kama sun hada da Codeine , Tapentadol , Tafradol , da Benzhexol 

Sauran sun hada da Cannabis Indica da  Methamphetamine sai Cocaine sauran su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img