HomeUncategorizedKano Pillars ta doke Enyimba a gasar firimiyar Najeriya NPFL

Kano Pillars ta doke Enyimba a gasar firimiyar Najeriya NPFL

-

 Kano Pillars ta doke abokiyar hamayya ta  Enyimba da ci 2-0, a wasan cike gurbi na mako na 14 na gasar firimiyar Najeriya NPFL ta kakar wasannin 2024/25.

Dan wasa Abba Adam ne ya zura kwallaye biyun a mintuna na 26 da 72, da hakan ya bawa kungiyar ta sai masu gida gagarumar nasara akan abokiyar burminta.

Shin kuna ganin Pillars zata iya lashe gasar firimiyar NPFL a bana?

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img