HomeKetareSojojin kasar Gabon sun sanya ranar zaben shugaban kasa bayan juyin mulkin...

Sojojin kasar Gabon sun sanya ranar zaben shugaban kasa bayan juyin mulkin 2023

-

 

Sojojin kasar Gabon sun sanya ranar zaben shugaban kasa, bayan hambarar da gwamnatin farar hula da Ali Bongo

Za a dai gudanar da zaben ne a ranar 12 ga watan Afrilun, 2025, wanda shugaban rikon kwarya bayan juyin mulkin Janar Brice Oligui Nguema, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara.

A watan Agustan 2023 ne dai sojoji suka hambarar da gwamnatin farar hula ta Ali Bongo da ya yi shekaru 14 yana shugabancin kasar, bayan da shi kuma ya karbi tafiyar da ragamar kasar bayan mahaifinsa Omar Bongo ya rasu wanda ya yi shekaru 41 yana mulkin kasar ta Gabon.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img