DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kotu ta garƙame matar dake yin leken asiri a sakwannin WhatsApp na mijinta

-

 

An tisa keyar wata mata mai suna Dumsile Dludlu gidan yari har na tsawon shekaru uku saboda laifin leken asirin sakwannin mijinta na manhajar WhatsApp ba tare da izininsa ba.

Laifin da matar ta aikata ya saba ma dokar laifuka ta yanar gizo a kasar Eswatini.

Hukuncin wanda mai shari’a Fikile Nhlabatsi ya yanke a kotun majistare dake babban birnin kasar Mbabane.

Za a ci gaba da shari’ar a ranar 10 ga Maris, 2025.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara