‘Yan sanda sun gano wani shirin ‘yan bindiga na harar jihar Kano

-

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bankado wani shiri na ‘yan ta’adda na kai hari a wuraren taruwar jama’a da wasu muhimman wurare a fadin jihar.

Wannaan dai na a cikin wata sanarwa da kakakin rundunar ‘yan sandan jihar Abdullahi Kiyawa ya fitar, ya bukaci jama’a da su yi taka-tsan-tsan tare da kaucewa wuraren cunkoson jama’a.

A cewar kakakin, rundunar na a cikin shirin ko ta kwana domin murkushe bata gari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara