DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsohon shugaban Nijeriya Muhammadu Buhari ya yi kira ga shugabanni a kowane mataki na gwamnati da su rika tabbatar da gaskiya da rikon amana ga wadanda suke shugabanta

-

 

Muhammad Buhari

Buhari ya bayyana haka ne a dakin taro na Banquet Hall da ke fadar gwamnatin jihar Katsina, a yayin taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC gabanin zaben kananan hukumomin jihar a ranar 15 ga watan Fabrairu.

Tsohon shugaban kasar ya ce wadannan abubuwa na da matukar mahimmanci wajen samun daidaito a tsakanin al’umma da shugabanni da ke jagorantar su a dukkan matakai.

A nasa bangaren, Gwamna Dikko Radda, ya ce jihar ta kuduri aniyar gudanar da zabe na gaskiya, sai dai gwamnan ya umurci masu ruwa da tsaki na jam’iyyar APC a jihar da su hada kai don tabbatar da nasarar jam’iyyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara