HomeUncategorizedWata tankin mai ta sake fashewa a titin Engu-Onitsha, ta yi ajalin...

Wata tankin mai ta sake fashewa a titin Engu-Onitsha, ta yi ajalin mutane 11

-

 

Akalla mutane 11 ne suka mutu sakamakon fashewar wata tankar mai dauke da man fetur a hanyar Enugu zuwa Onitsha a ranar Asabar.

A lokacin da tankar man ta fadi ta zubar da man da ke cikinta, kafin ta fashe.

Da yake jawabi kan faruwar lamarin, Gwamnan jihar Peter Mbah ya ce wadanda suka jikkata na samun kulawar likitoci, kuma jihar za ta dauki matakin dakile afkuwar lamarin nan gaba da suka hada da tabbatar da dokar hanya da kuma gyaran hanyar gwamnatin tarayya da ta lalace.

Mbah ya jajantawa iyalan wadanda suka mutu da wadanda suka jikkata a yayin afkuwar lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img