DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasafin Kudin Tinubu ba shi da ayyuka da zai nuna ma ‘yan Nijeriya domin su sake zaɓen shi – Sanata Ita Enang

-

 

Tsohon dan majalisar tarayya, Ita Enang, ya bayyana cewa lura da kudin da aka ware wa bangarori masu muhimmanci akwai yiwuwar shugaba Bola Tinubu ya rasa wani gagarumin aiki da zai gabatarwa ‘yan Nijeriya domin su zabe shi a 2027.

Sanatan ya bayyana hakan ne a shirin siyasa na gidan talabijin din Channels.

Ya ce idan har aka amince da kasafin kudin 2025 yadda Tinubu ya gabatar da shi zai zama matsala ga sake zabensa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara