Ma’aikatar tarayya ta Nijeriya ta buɗe shafin ɗaukar ma’aikata a fadin ƙasar

-

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa na jam’iyyar LP a zaben 2023 Peter Obi, ya yi watsi da yunkurin wasu jiga-jigan ‘yan adawa na yin haɗaka gabanin babban zaben 2027.
Obi ya bayyana haka ne a wurin babban taro na kasa kan karfafa dimukradiyya da ya gudana a Abuja.
A cewar Peter Obi, ya damu da matsalolin Nijeriya ne ba wai samun mulki ba kawai.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara