HomeLabaraiMajalisar dokokin jihar Zamfara ta ayyana kujerar wani dan majalisa a matsayin...

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta ayyana kujerar wani dan majalisa a matsayin babu kowa a kanta, saboda rashin halartar zaman majalisar

-

Majalisar dokokin jihar Zamfara ta ayyana kujerar dan majalisa mai wakiltar Talatar Mafara ta Kudu Aliyu Kagara, a matsayin babu kowa a kanta saboda rashin halartar zaman majalisa a lokaci daban-daban.
Wata sanarwa da sakataren yada labarai na majalisar Bello Kurya ya fitar, ta ce an dauki matakin ne saboda cikin zama 180 da majalisar tayi, sau 21 kawai dan majalisar ya halarci majalisar.
Sanarwar ta ce hakan ya saba wa kundin tsarin mulki na Nijeriya kuma majalisar ta nada kwamitocin domin zama da dan majalisar amma abin ya ci tura.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img