DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jami’an tsaro sun karbe ikon sakatariyar jam’iyyar PDP bayan ba hammata iska a taron kwamitin amintattu na jam’iyyar

-

 

Jami’an tsaro sun killace tare da karbe iko da sakatariyar jam’iyyar PDP a birnin Tarayya Abuja, bayan rikicin da aka yi.

Jami’an tsaron sojoji da ‘yan sanda sai na civil defence ne suka karbe Iko da sakatariyar bayan hatsaniyar da ta faru ttsakanin tsagin magoya bayan Samuel Anyanwu da Sunday Ude -Okoyes kan waye halastaccen sakataren jam’iyyar ta kasa.
An fara hatsaniyar jim kadan bayan isowar Anyanwu da Ude -Okoyes a wurin taron kwamitin amintattu na jam’iyyar ta PDP.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara