DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mahara sun yi ajalin mai tsaron lafiyar shugaban karamar hukumar Malumfashi jihar Katsina

-

Wasu mahara da ake zargin ‘yan bindiga ne sun yi ajalin wani jami’in tsaro a harin da suka kai gidan shugaban karamar hukumar Malumfashi Shamsudden Lawal, a jihar Katsina.
Maharan sun tafka wannan ta’asar ne cikin daren ranar Talata kamar yadda jaridar Guardian ta ruwaito.
Sai dai babu rahoton ko harin ya shafi wasu amma dai an fatattaki maharan ba tare da sun samu nasarar tafiya da kowa ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara