DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta shirya karbar ‘yan kasar da Shugaban Amurka Donald Trump zai kora – Hukumar NiDCOM

-

Hukumar lura da ‘yan Najeriya mazauna kasashen ketare NIDCOM, ta ce ta shirya don karbar ‘yan kasar mazauna Amurka da Shugaba Trump zai kora.
Yayin wata tattaunawa da Jaridar Vanguard, daraktan yada labarai na hukumar ta NIDCOM Abdur-Rahman Balogun a ranar Talata, ya ce ma’aikatar harkokin waje ta Najeriya ta kammala shirin karbarsu.
Balogun ya kara da cewa gwamnatin tarayya ta kafa kwamitoci daga ma’aikatun gwamnati daban- daban da zasu lura da dawowar ‘yan Najeriya daga Amurka.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Farashin buhun shinkafar waje mai nauyin 50KG ya koma N58,000 a wasu sassan Nijeriya in ji wani rahoton da majiyar DCL Hausa ta Punch ta wallafa.

Rahoton da kamfanin S&P Global ya fitar ya bayyana cewa farashin buhun shinkafa mai nauyin kilo 50 ya sauka zuwa N58,000 a wasu yankunan Najeriya,...

‘Yan siyasar da ke neman mukamai ba don talakawa suke yi ba – Zargin Bafarawa ga ‘yan siyasar Nijeriya

Tsohon gwamnan jihar Sakkwato, Alhaji Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya yi zargin cewa an yi wa siyasar adawa kamshin mutuwa a Najeriya. Bafarawa, wanda ya kasance jigo...

Mafi Shahara