DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar kwastam a Nijeriya ta kama fetur da ya kai lita 199,495 a jihar Adamawa

-

 

Hukumar Kwastam

Hukumar kwastam a Nijeriya da ke kula da shiyyar Adamawa da Taraba ta kama litar man fetur da ya kai 199,495 daga hannun masu fasa kwauri a kan iyakar kasar Kamaru.

Shugaban hukumar, Bashir Adeniyi ya jagoranci ‘yan jarida domin duba kayayyakin da suka kama, ya ce wannan ne karo na uku da aka kama tun bayan kafa rundunar ‘Operation Whirlwind’ a jihar a watan Mayun shekarar 2024.

Adeniyi ya kara da cewa jami’an hukumar kwastam sun kama adadin man fetur din da aka nuna a yayin gudanar da ayyukan su a shiyya da ke Adamawa da Taraba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara