Gwamnatin Tinubu na muzguna wa masu sukarta – Madugun adawa Atiku Abubakar

-

Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin shugaba Bola Tinubu da murkushe yan adawa.

Atiku ya bayyana haka ne a lokacin da yake mayar da martani game da tsare dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar AAC a shekarar 2023, Omoyele Sowore, da kuma tsohon babban sakataren hukumar inshorar lafiya ta kasa (NHIS) Farfesa Usman Yusuf.

Atiku kara da cewa Tinubu da jam’iyyar APC na mayar da karfinsu wajen tsangwamar yan adawa tare da tsorata su domin su tafiyar da mulkin jam’iyya daya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara