DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mahara sun yi garkuwa da mutane 24 tare da ajalin wasu 3 a jihar Zamfara

-

Akalla mutane uku ne rahotanni ke nuna cewa sun riga mu gidan gaskiya bayan da wasu mahara suka kai farmaki tare da awon gaba da mutum 24 a wasu kauyuka hudu na karamar hukumar Shinkafi ta jihar Zamfara. 
Wata majiya ta shaida wa jaridar Dailytrust cewa yaran  Bello Turji ne suka kai harin a garin Shinkafi, Jangeru, Shanawa da Birnin Yero a ranar Alhamis.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara