DCL Hausa Radio
Kaitsaye

‘Yan Nijeriya na korafi akan cin hanci amma kuma suna kare gurbatattun shugabanni – Shugaban hukumar EFCC

-

Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa a Nijeriya Ola Olukoyede, ya ce ‘yan Nijeriya na tsinuwa ga cin hanci amma kuma su rika goyon bayan gurbatattun shugabannin da aka gurfanar a gaban kotu.
Olukoyede ya ce kasar nan za ta fita daga kangin da take ciki idan har kowane dan kasa zai yaki cin hanci a duk inda aka aikata shi.
Shugaban na EFCC ya bayyana hakan ne a lokacin da ya karbi bakuncin shugabannin cibiyar naƙaltar sadarwa lokacin tarzoma suka kai masa a Abuja.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara