HomeUncategorizedDan wasan Madrid David Alaba ya sake tafiya jinyar rauni

Dan wasan Madrid David Alaba ya sake tafiya jinyar rauni

-

 

David Alaba

Dan wasan Real Madrid David Alaba ya sake samun rauni a kafarsa ta dama, kwanaki kadan bayan dawowar sa daga jinya.

Fabrizio Romano ya rawaito cewa Real Madrid ta tabbatar da samun raunin dan wasan na ta a kafarsa ta dama, kuma zai yi jinyar kusan makonni biyu zuwa uku.

Tun bayan tafiyar dan wasan jinya a wacan lokaci Madrid ta sha fama da matsalar wanda zai maye gurbin dan wasan,zuwa yanzu Raul Asencio da Vallejo sune ake ganin kungiyar za ta iya ci gaba da amfani da su kafin dawowar dan wasan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img