DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An umurci ministocin arewa da su kare gwamnatin Tinubu daga caccakar da take sha – Jaridar Punch

-

Wasu ministocin gwamnatin Shugaba Bola Tinubu sun fara fitowa suna kare gwamnatin daga sukar da wasu jiga-jigan ‘yan adawa ke yi wa gwamnatin.
A kwanan nan an ga yadda ministan kasa a ma’aikatar tsaro ya mayar wa Rotimi Amaechi da kungiyar dattawan arewa martani, da yadda ministan harkokin waje Yusuf Tuggar ya soki kalaman gwamnan Bauchi kan gwamnatin Tinubu.
Wata majiya ta shaida wa jaridar Punch cewa ministocin na bin umurnin da aka basu ne na kare gwamnatin daga ‘yan adawa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Muna kokarin bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 – Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya Kashim Shettima ya ce gwamnatin kasar na kan hanyar bunkasa tattalin arzikin Nijeriya zuwa dala tiriliyan 1 cikin shekaru goma masu zuwa. Kashim...

Yan sanda sun dakile yunkurin garkuwa da direba da fasinjoji a Katsina

Jami’an rundunar ‘yan sandan Nijeriya sun dakile wani yunkurin yin garkuwa da mutane a hanyar Funtua zuwa Gusau a Katsina. Jami’an sun yi artabu da ‘yan...

Mafi Shahara