Ban damu da korata ba amma dai Aisha Binani ce ta ci zaben gwamnan Adamawa – Tsohon kwamishinan zabe Hudu Ari

-

Kasa da sati daya da majalisar tarayya ta amince da korar tsohon kwamishinan zaben hukumar INEC a jihar Adamawa Barista Hudu Ari, ya nace kan cewa ‘yar takarar jam’iyyar APC Sanata Aisha Dahiru Binani ce ta ci zaben gwamna da aka yi a 2023.

An dai dakatar da Barista Hudu Ari ne saboda ya ayyana Binani a matsayin wadda ta ci zabe ana tsaka da kirga kuri’u.

Sai dai a wani taron manema labarai da yayi a Bauchi, ya yi rantsuwa da Alkur’ani cewa yana da shaidun da za su tabbatar da cewa Aisha Binani ta kayar da Gwamna mai ci Ahmadu Fintiri na jam’iyyar PDP.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara