HomeKetareGwamnatin soja ta Nijar ta sanya ranar Taron Kasa da ake sa...

Gwamnatin soja ta Nijar ta sanya ranar Taron Kasa da ake sa ran tsara komawa dimukuradiyya a cikinsa

-

 

Sojojin da ke mulki a Jamhuriyar Nijar sun ce za su shirya wani babban taron kasa domin saka ranar da gwamnatin sojin za ta mika mulki.
Ministan cikin gida na Nijar ne ya sanar da hakan a cikin wata sanarwa da aka yada a gidan talabijin na kasar, inda ya ce taron zai some ne daga rana 15 zuwa 19 ga watan Fabrairu, a cewar kamfanin dillancin labarai na AFP.
Tun bayan juyin mulkin 2023 da sojojin suka yi wa gwamnatin Mohamed Bazoum, shugaban gwamnatin sojin kasar Janar Abdourahamane Tiani ya sanar da cewa shekaru uku sojojin zasu yi su mika mulki, sai dai gwamnatin bata koma maganar ba sai a wannan lokaci.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img