Haduwar mu da Manchester City koda yaushe kalubale ne Babba – Carlo Ancelotti

-

Carlo Ancelotti

Ancelotti ya bayyana hakane a yayin wani taron manema labarai a ranar Litinin.

Wannan shi ne karo na hudu a jere da kungiyoyin biyu za su fafata a matakin bugun falan daya a gasar cin kofin zakarun nahiyar Turai, wanda zai bai wa wanda ya samu nasara zuwa zagaye na goma 16.

A karawar karshe da kungiyoyin suka yi, Madrid ta doke Man City a bugun daga kai sai mai tsaron raga, bayan fafatawa da aka yi a cikin wasan.

Sai dai Real Madrid a wannan lokaci na fama da matsalar ‘yan wasa, wadanda mafi yawanci ke jinya sakamakon rauni da suke fama da shi, abinda wasu ke ganin ya bai wa kungiyar matsala a karawar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mun ji takaicin ficewar gwamna Sheriff Oborevwori na jihar Delta daga PDP zuwa APC- Umar Damagum

Shugaban ruko na jam’iyyar PDP na ƙasa, Umar Damagum, ya bayyana ficewar Gwamna Sheriff Oborevwori na Jihar Delta, tare da wasu manyan jiga-jigan jam’iyyar zuwa...

Talauci zai karu a Najeriya nan da 2027 – Bankin Duniya

Bankin Duniya ya bayyana cewa yawan mutanen Najeriya da ke fama da talauci zai karu nan da shekarar 2027, duk da kasancewar kasar na daga...

Mafi Shahara