HomeUncategorizedMajalisar wakilan Nijeriya ta yi kira ga ministan sadarwa, Bosun Tijani da...

Majalisar wakilan Nijeriya ta yi kira ga ministan sadarwa, Bosun Tijani da hukumar sadarwa ta NCC, da su dakatar da karin kudin sadarwa a kasar

-

 

‘Yan majalisar wakilai

Wannan ya biyo bayan amincewa da kudurin dan majalisar wakilai Obuku Offorji ya gabatar a zauren majalisar a ranar Talata.  

Da yake gabatar da kudirin, ya tunatar da cewa, bayan taron masu ruwa da tsaki a ranar Laraba, 8 ga watan Janairu, ministan ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba kamfanonin sadarwa a Nijeriya za su kara farashin kudin sadarwa. 

A cewar ministar, ana ci gaba da tuntubar juna tare da wasu kamfanonin sadarwa a kasar kan karin kudin.

Sai dai ya ce ba za a yi karin kashi 100 ba, kuma hukumar NCC za ta amince da sabon tsarin da za a sanar a gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img