DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tinubu ya umarci ministocinsa da su yi wa ‘yan Nijeriya bayani kan ayyuka da manufofin gwamnatinsa

-

Shugaba Tinubu

Ministan yada labarai da wayar da kan jama’a na kasa Mohammed Idris ne ya sanar da hakan yayin wani taron manema labarai a Abuja ranar Talata.

Ministan ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Tinubu ya umurci dukkanin ministocin da su ringa neman manema labarai lokaci lokaci don bayar da bayanai kan ayyukansu da manufofin gwamnatin sa.

A cewar sa, ganawar za ta kasance wata kafa ce da ministocin za su yi hulda kai tsaye da ‘yan Nijeriya, da bayyana muhimman abubuwan da ke faruwa a ma’aikatun su, da kuma magance matsalolin al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara