DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Trump na Amurka ya hana kamfanin dillancin labarai na Associated Press (AP) daukar rahotanni daga fadar White House

-

Donald Truph

 

A cewar kamfanin na AP, fadar White House ta yi gargadin cewa idan AP basu daidaita salonsu da umarnin Shugaba Donald Trump na canza sunan Tekun Mexico zuwa “Gulf of America,” za a hana su shiga.

Editan AP Julie Pace ta yi Allah wadai da matakin, tana mai cewa hakan ya saba wa ‘yancin ‘yan jarida.

Ita ma kungiyar masu aiko da rahotanni ta fadar White House WHCA ta soki matakin, inda ta bayyana cewa haramta wa ‘yan jarida yin aikinsu ba abu ne da ba za a amince da shi ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara