DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta ƙudiri aniyar karya farashin abinci a fadin kasar

-

Ministan yada labarai Mohammed Idris, ya nanata kudirin gwamnatin tarayya na karya farashin abinci ta hanyar zuba hannun jari a harkar noma.
Ministan na magana ne a yayin da yake yi wa ‘yan jarida karin haske na ma’aikatun gwamnati na 2025.
Ya ce duk da cewa gwamnati ba za ta iya kayyade farashin kayan abinci ba, za ta ci gaba da yin kokari wajen karfafa noma domin bunkasa samar da abinci a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara